ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Daga karshe, shugaba Buhari zai tsaya takara a zaben 2019

Shugaban ya sanar da haka a taron shugabannin jam'iyar APC dake gudana a hedkwatar jam'iyar dake Abuja

Wannan labarin ya fito a wata sanarwa da hadimin sa Bashir Ahmad ya fitar a shafin sa na kafar sada zumunta ta twitter.

Bashir ya rubuta cewa shugaban ya amince da neman zarcewa a kujerar mulkin kasa. A bayanin da ya wallafa, za'a fitar da karin bayanai kan matakin da ya dauka nan ba da jimawa ba.

Shima gwamnan jihar Kaduna  malam Nasir El-rufai ya tabbatar da labarin inda ya nuna farin cikin sa a sakon da ya wallafa a shafin sa na twitter.

Shugaban ya sanar da haka a taron shugabannin jam'iyar APC da aka gudanar safiyar yau.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT