ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Shugaba Buhari ya bada sakon bikin sallah daga birnin Landan

Fadar shugaban kasa ta saki murya shugaban a sakon bikin sallah wanda ke nuna cewa shugaban na nan da rai’n shi kuma yana iya magana.

President Muhammadu Buhari sends Sallah greetings to Nigerians

Wasu yan naijeriya na ganin cewa shugaban bai da issashen lafiya na yi ma yan kasar magana bisa ga shuru da suka ji tunda ya koma landan ranar 7 ga watan mayu 2017 don neman karin lafiya.

A sakon da gidan labari na BBC suka bayyanar, shugaba Buhari yayi magana ne da harshen hausa.

“Ina mai matuƙar godiya ma Allah da ya bamu damar yin azumin watan ramadan cikin nasara.

ADVERTISEMENT

Gaisuwa na ga musulmai da yan uwanmu kiristoci wannan ranar bikin sallah”

“Allah yasa darussan watan ramadan kamar; taƙawa, yin ibada da taimaka ma gajiyyayu ya cigaba da kasancewa tare damu a ko wani lokaci.”

“Ina kiran ga yan naijeriya da suyi watsi da duk wani abu da zai haifar da gaba tsakanin yan kasan. Mu kasance cikin zaman lafiya da haddin kai.”

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT