ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

An kama dan majalisa hanyar shi zuwa kasar waje

Tun ba yau ba hukumar yan sanda ke neman sanatan bisa zargin da wasu yan fashi suka yi na cewa shike mara masu baya wanda shi sanatan ya musanta

Sanata mai wakiltar jihar Kogi ya sanar da haka a shafin sa ta kafar sada zumunta.

Ya rubuta "Yanzu nan wasu jami'an tsaro suka kama ni a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe hanya ta na zuwa kasar Morroro domin gudanar da aiki wanda gwamnatin tarayya ta dauki nauyi".

Tun ba yau ba hukumar yan sanda ke neman sanatan bisa zargin da wasu yan fashi suka yi na cewa shike mara masu baya wanda shi sanatan ya musanta.

Yan fashin sun bayanna hakan yayin da aka gabatar dasu gaban jama'a a farfajiyar hukumar yan sanda.

ADVERTISEMENT

Kan wannan dalilin kakakin yace yan sanda zasu kama shi don kare kanshu bisa zargin da aka yi masa.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

Top 5 female directors in Nollywood

Top 5 female directors in Nollywood

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 reasons Easter was more fun when we were children

5 reasons Easter was more fun when we were children

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT