ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Shima tsohon hadimin Marigayi zai dama a zaben 2019

Ya fitar da sabon jam’iya wanda a karkashin ta zai fito takarar shugaban kasa a zaben 2019

Tsohon hadimin marigayi tsohon shugaban kasa zamanin mulkin soja Manjo Hamza Al-Mustapha ya fitar da sabon jam’iya wanda a karkashin ta zai fito takarar shugaban kasa a zaben 2019.

Al-mustapha ya kaddamar da sabon jam’iyyar mai suna Green party of Nigeria (GPN) tun cikin watan Afrilu na 2017 amma sai ranar 3 ga watan octoba ya tabbatar da fitowar sa.

Tun ranar 3 ga watan octoba hotunan kamfe na Al-mustapha ke yawo a yanar gizo.

A baya cikin 2013 shi dai tsohon dogarin Marigayi Abacha ya sanar cewa baya sha’awar shiga siyasa.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT