ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Rahama, Di'ja da Salma sun kashe mu da ado

ku kalla yanda suka yi kwalliya har ma suka shiga mujallar thisday style

Jaruma Rahama Sadau tare Hadiza Blell wanda aka fi sani da Di'ja da Salma Phillip suna tabbatar mana cewa hakika akwai kyawawan mata a Arewa.

Ga yanda suka yi kwalliya kamar su suka hallici kansu.

ku kalli hotunan su dake kan mujallar Thisday style;

Tauraruwa Rahama Sadau tana razanar damu da adon ta.

ADVERTISEMENT

Ita ma mai makwagoron zinari Di'ja bata da wasa a fannin kwalliya.

Gimbiyoyin Arewa kamar yanda mujallar tayi masu lakani.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT