ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Adadin mutanen da suka mutu a jihar Zamfara

Akalla mutum sama da 1300 suka mutu sakamakon hare-haren da yan ta'ada suka kai a jihar na tsawon shekaru 7

Hakazalika an raunata mutum sama da dubu biyu kuma gidaje da gonaki fiye da dubu goma aka lalata a jihar.

Bayanan sun fito yayin da gwamnatin taraya ta tura rundunar sojojin sama jihar domin taimakwa wajen kawo karshen ta'adanci a jihar.

A labarin da BBC ta fitar, sakataren gwamnatin jihar Farfesa Abdullahi Muhammed ya shaida cewa, gwamnati tana cigaba da  bada kudade da sauran kayyakin sassauci ga wadanda lamarin ya shafa.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT