ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Tsohuwar jaruma Abida Muhammad zata sake aure

Za'a daura aurenta da Al-mustapha Abubakar ranar juma'a 26 ga wata

Za'a daura aurenta da Almustapha Abubakar ranar juma'a 26 ga wata a nan garin Kano dai dai karfe hudu na yamma.

Jarumar zata sake aure ne bayan mutuwar tsohon mijinta Hamza Rijiyar Zaki wanda ya rasu shekarun baya.

Abida Muhammad tana cikin Jaruman da suka taka muhimmiyar rawa wajen farfado da masana'antar fina-finan hausa kuma tauraronta ya haska kwarai da gaske.

ADVERTISEMENT

A zamanin da tsohuwar jarumar take tashe tana sahun gaba cikin jerin matan da ake ji dasu a farfajiyar masana’antar shirya fina-finan Hausa.

Bayan auren ta da tsohon mijin ta marigayi Hamza Rijiyar Zaki aka daina jin duriarta a dandalin fim.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT