Rundunar sojoji na 1 Division sun kashe wani daga cikin yan fashi da makami a karamar hukumar Tsafe na jihar Zamfara ranar alhamis.
ADVERTISEMENT
Sojoji sun kashe wani dan fashi, an gano bidigar AK 47 guda 2
Kakakin rundunar sojoji na kasa Brig.gen Sani Usman ya sanar da haka a wata takarda da aka fitar ranar juma’a
Kakakin sojoji na kasa Brig.gen Sani Usman ya sanar da haka a wata takarda da ya fitar ranar juma’a.
Usman yace sojojin sun kawar harin da yan fashi ke neman yi ga al’ummar yankin.
Yace yan fashi sun kashe wani jam’in hukumar FRSC kafin zuwan sojoji.
ADVERTISEMENT
Usman yace sojojin sun gano bindigar AK-47 guda biyu da kunshin harsashin bindiga 6 da kuma babura 7 daga yan fashin.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
Recommended articles
Here's everything to know about being a virgin on your wedding night
7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan
Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us
International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights
Top 5 female directors in Nollywood
6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan
5 benefits of fasting during Ramadan
5 reasons Easter was more fun when we were children
Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan
ADVERTISEMENT