ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Mutum 50 sun mutu sakamakon harin da yan kunar bakin wake suka kai a wata masallaci dake garin Mubi

Kakakin rundunar yan sanda na jihar SP Othman Abubakar ya tabbatar da haka ma manema labarai

Rundunar yan sanda dake nan jihar Adamawa ta tabbatr da cewa mutum 50 ne suka mutu sakamakon harin da yan kunar bakin wake suka kai a wata massallaci dake nan garin Mubi.

Kakakin rundunar yan sanda na jihar SP Othman Abubakar ya tabbatar da haka ma manema labarai.

Yace wani matashi ne ya gabatar da harin yayin da musulmai ke sallar asuba.

Kamfanin dillancin labarai ta NAN ta ruwaito cewa harin ya faru ne a yankin Dazala dake karamar hukumar Mubi ranar talata a daidai karfe 5 na safe yayin da ake gabatar da sallar asuba.

ADVERTISEMENT

Lamarin dai shine na farko cikin shekaru uku tunda garin Mubi ta samu harin ta'addancin yan Boko Haram.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT