“An ƙai ƙarshe da maganar; babu wani sassauci dangane da mataƙin da gwanatin ta dauƙa” gwaman yace yayin raba ƙayan agaji ma al’ummomi 50 da riƙici ya shafa.
Babu wani sauƙi dangane da diyyar breeze fm- inji gwamna
Bisa ga barazana da aƙa yi gwamnan yace za’a ci tarar gidan radio don sauran gine-gine da suka karya doka suyi hanƙali
Yace gwamnatin ta umurce Nasarawa Urban Development Board (NUDB), da su ci tarar gidan radion don sun saba ma doƙar su.
Huƙumar NUDB a ranar May 12, 2017 ta rushe ginin gidan radio bisa ga zargi saba ma doƙa da suƙa yi.
A cewar ƙwamishnar labarai na jihar Abdulhamid Kwarra; ya zama dole a dau mataki don ƙare mazaunin anguwar daga nau’in maƙamashi daƙe ciƙin mast din gidan radion.
Gidan radion dai sunce zasu ƙai ƙuƙar su ga ƙotu bisa ga mataƙin da gwamnatin ta dauƙa, sun ƙara da cewa wannan mataƙin ya faru ne bisa ga yawan maganar yajin aiƙin da ma’aiƙatan jihar keyi da suƙe yawan magana aƙai.
Bisa ga wannan barazanar gwamnan yace za’aci tarar gidan radion don sauran suyi hanƙali da irin wannan laifin.
“Gwamnatin Nasarawa baza ta biya diya ba ƙamar yanda wasu ƙe zato, sai dai ita gidan radion zata biya diyya don sun saba ma doƙa”
“Ba yanda za’ace gidan radio na da gidan cin abinci, cibiyar kasuwanci da gurin ibada. Ba ya faruwa a ko ina” yace.
Ya ƙara da cewa wannan aiƙin rushe-rushe daƙe gudana wanda ya shafe gian radio yana faruwa da sauran gine-gine wanda basu bi tsarin doƙa ba.
A cewar shi, gwamnati ta umurce huƙumar kulawa da ma’aiƙatar kasa da su gano duƙ wani gini da bai bi tsarin doka.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng